Fadar gwamnatin tarayya ta tabbatar da sallamar Hadiman mataimakin shugaban kasa,Osinbajo
Gwamnatin tarayya ta tabbatar da cewa akwai gyare-gyaren da ake wa fadar shugaban kasa wanda kuma rage yawan ma'ikata da suka da ayyuka masu kamanceceniya na ciki wanda ya shafi wasu hadiman shugaban kasa dana mataimakin shugaban kasa.
No comments:
Post a Comment