Pages

Saturday, November 9, 2019

Shugaba Buhari ya taya Mamman Daura murnar cika shekaru 80

DAN UWA RABIN JIKI

Shugaba Buhari Ya Taya Dan Uwansa Na Jini Kuma Amininsa, Mamman Daura Murnar Cika Shekaru 80 A Duniya.
cigaba da karatu »
Read More »

Gwamna Matawalle Na Jihar Zamfara Ya Gaisa Da Kuturu

INUWA BA KI KYAMAR KOWA

Allah Sarki Gwamnan da ba ya kyamar al'umma. Idan mai karatu ya lura, a nan Gwamnan jihar Zamfara ne yake gaisawa da wani Bawan Allah wanda Allah ya jarabta da cutar kuturta. Inda suke gaisawa bisa girmamawa da darajawa.
cigaba da karatu »
Read More »

Yawaitar Satar Yaran Kano : Satkin Bichi ya je Rangadi Jihohin Inyamurai domin ceto Yaran da aka Sace

Mai martaba Sarkin Bichi Alh Aminu Ado Bayero ne yake rangadi a jihohin Kudu maso gabas (jihohin Inyamurai). Inda yake tattataunawa da gwamnonin jihohin da masu ruwa da tsaki a bangaren tsaro don ganin an kwato ragowar yaran da aka sace daga jihar Kano aka kai su yankunan Inyanurai.
cigaba da karatu »
Read More »

Hazikin Soja Ya Rasu A Fagen Daga A Maiduguri

INNA LILLAHI WA'INNA ILAIHI RAJI'UN

Mun yi rashin jajirtaccen hazikin jami'in soja ya rasu fagen yaki da miyagu 'yan ta'addan IS a Maiduguri.
cigaba da karatu »
Read More »

‘Yan mari sun koma gidajen su

Shugaban kwamitin tsaftacce makarantun mari da gwamnatin Kano ta Kafa, kuma kwamishinan al’amuran addini na jihar Kano Dakta Tahar Adamu Baba Impossible ya bayyana cewa tuni makarantun mari dake jihar Kano, suka bi umarnin da gwamnatin jihar Kano ta bayar na sallamar ‘yan marin. Baba Impossible ya ce sunje gidajen mari da dama don ganewa […]

source https://dalafmkano.com/?p=4240
Read More »

‘Yan Soshiyal Midiya na neman a soke lefe

Wani batu dake cigaba da jan zare a shafukan sada zumunta shine batun A Soke Lefe da masu amfani da shafukan ke ta kiraye-kiraye a kai, wanda ake ta tafka muhawara tsakanin samari da ‘yan mata. Sai dai ‘yan mata na ta sukar wannan bukata, inda su ma suke ganin matukar za’a soke lefe to […]

source https://dalafmkano.com/?p=4244
Read More »

Al’umma na cigaba da raya daren Mauludi a Kano

Al’ummar musulmi daga ko ina a fadin duniya na cigaba da gabatar da bukukuwan maludi domin murnar zagayowar ranar da aka haifi fiyayyen halitta manzon tsira Annabi (s.a.w), wanda ake yi duk shekara a wannan wata na Rabi’ul Auwal da muke ciki. Haka abin yake a nan jihar Kano, inda tun kafin shigowar watan al’umma […]

source https://dalafmkano.com/?p=4249
Read More »