Gwamna Matawalle Na Jihar Zamfara Ya Gaisa Da Kuturu
INUWA BA KI KYAMAR KOWA
Allah Sarki Gwamnan da ba ya kyamar al'umma. Idan mai karatu ya lura, a nan Gwamnan jihar Zamfara ne yake gaisawa da wani Bawan Allah wanda Allah ya jarabta da cutar kuturta. Inda suke gaisawa bisa girmamawa da darajawa.
No comments:
Post a Comment