Yan Boko Haram na rike da wasu kananan hukumomi biyu a Najeriya
Wasu rahotanni daga kungiyoyin dake sa ido dangane da batutuwa da suka jibanci ayukan jinkai a Najeriya sun gano cewa akalla mutane milyan 1 da dubu 200 ne Boko Haram suka yi wa kafar-rago, a cikin kananan hukumomi biyu a Jihar Barno.
No comments:
Post a Comment