Pages

Friday, November 8, 2019

AACFTA: Ministan Sadarwa, Sheik Pantami Ya Yi Kira Ga 'Yan Nijeriya Da Su Rungumi Sabbin Dabarun Zamani

Ministan sadarwa da tattalin arziki na dijital, Dr Isa Pantami ya yi kira ga 'yan Nijeriya da su canja kasuwancin su ta hanyar rungumar sabbin fasahohi da kuma bayar da lamuni a dama da yankin Afirka na Kasuwancin AfCFTA ya bayar.
cigaba da karatu »

No comments:

Post a Comment