Masari Ya Gargadi Jami'an Hukumar Kwastam Da Su Daina Harbe-harbe A Cikin Garin Katsina
Gwamnan jihar Katsina Aminu Bello Masari ya gargadi jami’an Hukumar Hana Fasa Kwabri ta Kasa saboda yadda suke haddasa asarar rayukan jama’a a lokacin gudanar da aikinsu a jihar Katsina.
No comments:
Post a Comment