Osinbajo ya musanta cewa shugaba Buhari ya kori Hadimanshi daga aiki
Mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo ya musanta labarin da jaridar Daily Trust ta buga jiya inda ta wallafa sunayen wasu hadimanshi da ta ce shugaban kasa,Muhammadu Buhari ya sallama daga aiki.
No comments:
Post a Comment