A ranar jumu’ar da ta gabata ne aka daura Auren fitacciyar jarumar nan wato Hafsat Shehu, a nan Kano, wadda tsohuwar matar fitaccen jarumin nan ne marigayi Ahmad S. Nuhu, wanda shi ne mijinta na farko. Bayan rasuwar jarumin Hafsat Shehu tayi aure a birnin tarayya Abuja, sai dai auren bai jima aka samu rabuwa. […]
source https://dalafmkano.com/?p=4229
No comments:
Post a Comment