Pages

Thursday, November 7, 2019

Zamu kara habaka ilimi da lafiya -Ganduje

Gwamnatin jihar Kano ta jadda kudirin ta na Kara habbaka bangarorin ilimi da kuma lafiya a jihar. Gwamnan Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ne ya bayyana haka yayin da yake gabatar da kunshin kasafin kudin badi a gaban majalisar dokokin jihar, wanda ya haura naira biliyan 197. Gwamnan yace duba da muhimmancin da bangarorin ke […]

source https://dalafmkano.com/?p=4208

No comments:

Post a Comment